Monday, July 3, 2017

A yau Litinin 3 ga watan Yuli 2017 Allah ya yiwa Alhaji Yusuf Maitama Sule Dan Masanin Kano Kano Rasuwa a wani asibiti a kasar Cairo.

za'ayi Jana'izar sa gobe da misalin karfe 2:00pm na rana in Allah ya kai mu a Kano.

za mu kawo muku cikakken bayani da tarihin sa nan gaba